Kasashen Waje

Kasashen Waje

Shugaban Sudan ta Kudu ya mika wuya

A shekaranjiya Laraba ne kasar Shugaban Sudan ta Kudu, Salba Kiir ya sanya hannu a kan wata yarjejeniyar zaman lafiya tare da ‘yan tawayen kasar, kama

An kama ‘makudan’ kudin jabu a Nijar

A shekaranjiya Laraba ne jami’an tsaro a Jamhuriyar Nijar suka ce sun kai samame wani waje, inda suka kwace ‘makudan kudin’ jabu na kasashen ketare, k

Obama ya yi Allah-wadai da kisan ‘yan jarida

Shugaban kasar Amurka ya yi Allah-wadai da kisan wasu ‘yan jarida biyu, wadanda aka kashe shekaranjiya Laraba a Jihar birginia ta kasar Amurka lokacin

Malaman Kenya sun yi maraba da karin albashi

A ranar Litinin da ta gabata ne Kotun kolin Kenya ta umarci gwamnatin kasar ta kara wa malaman makaran albashi kashi 50 cikin 100 na kudin da ake biya

Saudiyya ta zartar wa mutum 4 hukuncin kisa

A shekaran jiya Laraba ne hukumomi a kasar Saudiyya suka zartar da hukuncin kisa a kan mutane hudu ranar Laraba.Uku daga cikin mutanen ‘yan kasar ne d