Kasashen Waje

Kasashen Waje

Hadarin jirgin kasa ya kashe mutum 24 a Indiya

A shekaranjiya Labara ne aka ruwaito cewa akalla mutane 24 ne suka rasa rayukansu sannan wasu da dama suka jikkata a Jihar Madhya Pradesh ta kasar Ind

… Ta koro ‘yan Najeriya dubu 12

A shekaranjiya Laraba ne Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Najeriya, NEMA, ta ce ‘yan kasar kusan su 12,000 sun fara isowa gida daga iyakar jamhuriya

Siyasar mangwaro tsakanin kasashen Indiya da Pakistan

Ga ala’ada a kasashen kudancin Asiya, duk shekara shugabannin Pakistan na aika wa takwarorinsu da ke Indiya kyautar mangwaro.Duk da shaharar siyasar m

Akwai alamun Shugaba Nkurunziza ne zai lashe zaben Burundi

Har zuwa lokacin hada wannan rahoton, na ci gaba da kidaya kuri’u tun bayan rufe rumfunan zaben shugaban kasa da aka gudanar a kasar Burundi ranar Tal

An daure likita shekara 25 don laifin lalata yaro

A ranar Litinin din makon jiya ne wata kuto a birnin Accra ta saurari shari’ar Sulley Ali Gabass, wani likita wanda ake zarge da lalata wani yaro dan