Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ebola ta kara bulla a Laberiya

A ranar Talatar da ta gabata ne gwamnatin kasar Laberiya ta tabbatar da cewa wani matashi dan shekara 17, ya rasu sakamakon kamuwa da kwayar cutar Ebo

An fatattaki mayakan IS a Masar

A jiya Alhamis ne jami’an tsaro a kasar Masar suna ci gaba da fatattakar mayakan kungiyar IS masu da’awar kafa kasar Musulunci wadanda suka far ma yan

Yadda ake azumi a garin da rana ba ta faduwa 1

Watan azumin Ramadan, lokaci ne da Musulmi ke kaurace wa ci da sha daga fitowar alfijir zuwa faduwar rana a kullum har na tsawon kwanaki 29 ko 30. Amm

Kasuwar zawarawa na ci a Kamaru

A lokacin da Majalisar dinkin Duniya ta ware ranar 23 ga watan Yuni a matsayin ranar bikin tunawa da matan da mazajensu suka mutu, a birnin Maroua na

Zafi ya hallaka mutane 800 a Pakistan

Mutane kimanin dari takwas ne suka hallaka a ‘yan kwanakin nan, sakamakon cucuttukan da ke nasaba da matsanancin zafi a yankin Kudancin Pakistan inda