Kasashen Waje

Kasashen Waje

Fiye da mutum miliyan 1 ne Masallacin Manzon Allah zai dauka bayan fadada shi

Masallata miliyan daya da dubu 600 ne Masallacin Manzon Allah da ke birnin Madinah zai dauka bayan an kammala aikin fadada shi. Fiye da ma’aikata dubu

Saudiyya ta fara luguden wuta a Yemen

A jiya Alhamis ne kasar Saudiyya ta fara kaddamar da hare-haren soji a kasar Yemen domin dakile yunkurin ‘yan tawayen Houthi na kwace madafun ikon kas

‘Mataimakin Direban jirgin saman Jamus ne ya haddasa hadarin jirgin da gangan’

A jiya Alhamis ne babban mai gabatar da kara Brice Robin ya ce mataimakin matukin jirgin saman kasar Jamus ne ya haddasa hadarin jirgin da gangan, bay

Majalisar dinkin Duniya ta yaba wa Kamaru

Babban jami’in Majalisar dinkin Duniya mai kula da ‘yan Gudun Hijira Antonio Guterres ya yaba wa hukumomin kasar Kamaru saboda yadda suka bai wa ’yan

Obama ya bukaci ’yan Najeriya su guji tarzoma lokacin zabe

Shugaban kasar Amurka Barack Obama ya yi kira ga ’yan Najeriya da kar su yarda zaben gobe (Asabar) yabi sahun wadanda suka gabace shi wajen sukurkucew