Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ana ci gaba da gwabza fada a Ukraine duk da yarjejeniyar tsagaita wuta

Ana ci gaba da gabza fada tsakanin sojojin kasar Ukraine da ’yan tawayen kasar wadanda suke samun goyon baya daga kasar Rasha duk da yarjejeniyar tsag

Masar ta sayi jiragen yaki 24 don yaki da mayakan IS a Libiya

kasar Masar ta sayi jiragen sama na yaki 24 don dakile ayyukan mayakan IS a Libiya kasar Masar ta sayi jiragen ne yayin da ta sanya hannu a kan wata k

An yi tsafi da zabaya 74 a kasar Tanzaniya -Rahoto

A wani rahoto da majalisar dinkin duniya ta fitar ta bayyana an sace hade da kashe zabaya 74 a kasar Tanzaniya daga shekarar 2000 zuwa 2014 don yin ts

Jirgin yaki ya kashe masu makoki 37 a Nijar

Wani jirgin yaki ya kashe wasu mutane 37 da ke zaman makoki a wani kauye da ke yankin Abadam a jamhuriyar Nijar a ranar Talata. Mataimakin magajin gar

Tarzoma ta barke a Bangladesh kan hukuncin rataye wani dan siyasa

Wata kotu mai shari’ar manyan laifuffuka a kasar Bangladesh ta yanke wa wani jigon dan siyasa a kasar hukuncin rataya, bayan ta same shi da aikata man