Kasashen Waje

Kasashen Waje

Faransa za ta dauki sabbin matakai kan ta’addanci

Firaministan Faransa Manuel balls ya sanar da sabbin matakan tsaro sakamakon hare-haren da ‘yan bindiga suka kai birnin Paris kwanakin baya. Harin ya

Kamfanin Google ya karrama dalibin da fi tsufa a Kenya

A ranar Litinin da ta gabata ne kamfanin Matambayi ba ya bata na Google ya karrama dattijon nan dan kasar Kenya, wanda ya kasance dalibin firamaren da

An kashe ’yan Boko Haram 143 a Kamaru

Sakamakon harin da ’yan kungiyar Boko Haram suka kai ranar Litinin, a garin Kolofata da yake makwabtaka da Najeriya a Lardin Arewa-mai-nisa na kasar K

kungiyar al-kaeda ta dauki alhakin kai harin gidan mujallar Faransa

Manyan Shugabannin al-kaeda reshen kasar Yemen ya dauki alhakin harin da aka kaiwa mujallar barkwancin nan ta Charlie Hebdo da ke kasar Faransa, inda

’Yan Birtaniya sun ki jinin Yahudawa –Rahoto

Wani sabon bincike da aka gudanar a kasar Birtaniya ya nuna cewa rabin ‘yan kasar suna da ra’ayoyin kin jinin Yahudawa. Rahoton ya nuna cewa ‘yan Birt