Kasashen Waje

Kasashen Waje

Masana kimiyya a Amurka sun gano sabbin duniyoyi 8

A shekaranjiya Laraba ne masana ilimin taurari a kasar Amurka sun gano wasu sababbin duniyoyi takwas da suke da halittu masu kaman da na duniyar da mu

Shugaban Gambiya ya koma gida bayan yunkurin juyin mulki

A shekaranjiya Laraba ne Shugaban kasar Gambiya Yayha Jammeh ya koma gida bayan wani yunkurin juyin mulki da bai samu nasara ba, lokacin da shugaban y

Hadurran jirgin saman da suka faru a shekarar 2014

Shekarar 2014, shekara ce da za a dade ba a manta ba a tarihi saboda abubuwa da dama da suka faru, musamman ma ta fuskar hadurran da kuma bacewar jira

Shugaban Addinin Iran ya soki Amurka kan kisan bakaken fata

Shugaban Addinin kasar Iran Ayatollah Ali Khamenei ya soki lamirin kasar Amurka kan yadda ’yan sanda fararen fata suke ci gaba da kisan bakaken fata w

Kamaru ta fara kai wa Boko Haram hari ta sama

A karshen makon jiya ne ’yan kungiyar Boko Haram suka zafafa kai hare-harensu a wasu garuruwa biyar da suke kan iyakokin Kamaru da Najeriya kamar su M