Kasashen Waje

Kasashen Waje

Amurka za ta yaki IS ta hanyar Intanet

A ranar Litinin da ta gabata ne kasar Amurka ta bayyana bukatar yakar kungiyar gwagwarmaya kafa Daular Musuluci ta (IS) ta hanyar sadarwa ta Intanet d

An nada farar fata shugaban riko a Zambiya

An nada mataimakin Shugaban kasar Zambiya Guy Scott a matsayin shugaban riko bayan rasuwar Shugaban kasar Michael Sata ranar Talatar da ta gabata, a w

Musulmi sun yi taro kan zaman lafiya a Kamaru

Kusan daukacin limaman addinin Musulunci na kusurwa hudu da ke kasar Kamaru sun halarci taron da ya hada kawunansu domin su tattauna matsalolin da jam

Ebola za ta kawo cikas ga yaki da maleriya

Wata babbar cibiya da ke yaki da cutar maleriya mai suna Roll Back Malaria (RBM) Partnership ta ce kokarinta na takaita yaduwar cutar a bana, na iya f

Ebola: Ana tsangwamar bakaken fata a Amurka

Bakaken fata a kasar Amurka sun koka da yadda ake tsangwamarsu tun bayan da aka samu barkewar cutar Ebola a kasar. Lamarin ya yi kamari ne tun bayan m