Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ebola ta bulla a Nahiyar Turai

Ana ci gaba da gudanar da binciken kimiyya a wani asibiti da ke Madrid, babban birnin kasar Spain bayan da wata ma’aikaciyar jinya ta kamu da cutar Eb

Taliban ta sha alwashin mara wa IS baya

Reshen kungiyar Taliban da ke kasar Pakistan ya bayyana aniyyarsa na mara wa mayakan kungiyar Daular Musulunci ta IS baya da ke gwagwarmaya a kasashen

Akwai yiwuwar a samu shugaban kasa farar fata a Afirka

kasar Zambiya ba kasa ce da aka saba jin ta yi wani jawabi mai jan hankali ba a zauren majalisar dinkin Duniya da ake gudanarwa a kowace shekara a bir

Isra’ila ta ce Iran ta fi IS hadari

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana kasar Iran a matsayin wata babbar barazana ga kasashen duniya fiye da mayakan kungiyar IS masu da’

Ebola ta bulla a Amurka a karon farko

Ma’aikatar Lafiya ta kasar Amurka ta bayyana cewa an samu wani mutum da kwayar cutar Ebola a kasar a karon farko, kuma yana samun kulawa a wani asibit