Kasashen Waje

Kasashen Waje

Kotu ta daure magoya bayan ’Yan’uwa Musulmi 68

Wata kotu a kasar Masar ta yanke wa wasu magoya bayan ’yan kungiyar ’Yan’uwa Musulmi su 68 hukuncin zama a gidan kaso, bayan da ta same su da laifin t

Musulmi a Kamaru sun yi haramar Sallar layya

A gobe Asabar ne take Sallah a Kamaru kamar yadda hakan zai kasance a sauran kasashen duniya , dalili da haka hankulan jama’a suka karkata wajen shiry

Ana ci gaba da zanga-zanga a Hong Kong

Dubban jama’a masu nuna goyan bayan dimokradiyya suna ci gaba gudanar da zanga-zanga a yankin Hong Kong tsawon mako guda ke nan. Inda cincirundon jama

Birtaniya ta gana da Iran a karon farko cikin shekara 35

A jiya Alhamis ne Firaministan Birtaniya Dabid Cameron da Shugaban kasar Iran Hassan Rouhani suka yi wata zantawa a birnin New York na kasar Amurka, w

Ghana ta agaza wa kakashen da ke fama da Ebola

Shugaban kasar Ghana John Dramani Mahama ya aike da gudunmuwar  kayayyakin masarufi zuwa  kasashen Afirka ta Yamma uku da ke fama da annobar