Kasashen Waje

Kasashen Waje

Al’ummar Hausawan Accra sun nada sabon sarki

A kwanakin baya ne al’ummar Hausanawa da ke zaune a babban birnin kasar Ghana, Accra, suka yi wani gagarumin nadin sabon sarkinsu bayan rasuwar tsohon

Umura: Saudiyya za ta bayar da bizar kwana 15 ne kawai

kasar Saudiyya ta ce za ta fara takaita izinin zama a can don gudanar da aikin umura zuwa kwanaki 15 kacal, a wani mataki na rage cinkoson jama’a 

‘Masar na da hannu a harin da aka kai filin jirgin saman Libya’

Mahukunta a Amurka sun bayyana cewa kasar Masar da kuma Haddiyyar Daular Larabawa (UAE) suna da hannu a wani farmaki da aka kai filin jirgin saman bab

Japan za ta mayar da maganin mura na rigakafin Ebola

kasar Japan ta bayyana aniyyarta ta samar da rigakafi kan cutar Ebola daga wani maganin mura, a ci gaba da matakan da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) d

’Yan kungiyar Seleka 17 sun mutu a Afirka ta Tsakiya

Kakakin kungiyar Musulmi ta Seleka, Kyaftin Ahmat Najat ya bayyana cewa mutum 17 ne suka rasa rayukansu sakamakon wata arangama tsakanin membobin kung