Isra’ila ta kashe Falasɗinawa 40 a Gaza bayan ƙulla yarjejeniyar zaman lafiya
Sojojin Isra’ila sun kashe Palasdinawa aƙalla 40 a Zirin Gaza, jim kaɗan bayan ƙulla yarjejeniyar zaman lafiya da kungiyar Hamas
Kasashen Waje
Sojojin Isra’ila sun kashe Palasdinawa aƙalla 40 a Zirin Gaza, jim kaɗan bayan ƙulla yarjejeniyar zaman lafiya da kungiyar Hamas
Cimma wannan yarjejeniyar na zuwa ne yayin da yaƙin na Isra’ila da Hamas ya doshi cika watanni 15 da barkewa.
Karo na farko ke nan da aka sace wani ɗan ƙasar waje a Nijar tun bayan da sojoji suka karɓe mulki a Jamhuriyar Nijar.
Sauye-sauyen za su ba shi cikakkiyar damar naɗawa da cire duk wanda yake buƙata ciki har da Firaminista
A ranar Laraba ne mayaƙan Boko Haram suka sheka lahira bayan sun kai hari Fadar Shugaban Ƙasa Chadi da ke birnin N’Djamena