Kasashen Waje

Kasashen Waje

Isra’ila ta kashe Falasɗinawa 40 a Gaza bayan ƙulla yarjejeniyar zaman lafiya

Sojojin Isra’ila sun kashe Palasdinawa aƙalla 40 a Zirin Gaza, jim kaɗan bayan ƙulla yarjejeniyar zaman lafiya da kungiyar Hamas

Hamas da Isra’ila sun cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Cimma wannan yarjejeniyar na zuwa ne yayin da yaƙin na Isra’ila da Hamas ya doshi cika watanni 15 da barkewa.

An yi garkuwa da ’yar ƙasar waje a Nijar

Karo na farko ke nan da aka sace wani ɗan ƙasar waje a Nijar tun bayan da sojoji suka karɓe mulki a Jamhuriyar Nijar.

Sudan ta kaddamar da sauye-sauye a kundin tsarin mulki

Sauye-sauyen za su ba shi cikakkiyar damar naɗawa da cire duk wanda yake buƙata ciki har da Firaminista

An kai hari Fadar Shugaban Ƙasar Chadi

A ranar Laraba ne mayaƙan Boko Haram suka sheka lahira bayan sun kai hari Fadar Shugaban Ƙasa Chadi da ke birnin N’Djamena