Kasashen Waje

Kasashen Waje

‘Cutar Ebola na barazana ga Birtaniya’

A shekaranjiya Laraba ne Ministan Harkokin Wajen Birtaniya Philip Hammond ya ce gwamnatin kasar na nazarin annobar Ebola da ta barke a yankin Yammacin

Faransa ta kwashe ’yan kasarta da ’yan Birtaniya daga Libya

A shekaranjiya Laraba ne gwamnatin Faransa ta bayyana cewa ta kammala kwashe duka Faransawa da ’yan Birtaniya da ke zaune a kasar Libya sakamakon riki

Yadda ’yan Boko Haram suka sace matar mataimakin Firayiministan Kamaru

’Yan kungiyar Boko Haram sun dade da fara yunkurin kutsawa kasar Kamaru mai makwabtaka da Najeriya, amma sai a makon jiya ne suka kai ga taba daya dag

Isra’ila ta kai hari wata kasuwa da ke Gaza

Hukumomin Falasdinawa sun bayyana cewa akalla mutum 15 ne suka rasa rayukansu wasu kuma kimanin 160 sun samu raunuka bayan wani hari da Isra’ila ta ka

Yadda mazauna Gaza suke azumi a tsakiyar hare-haren Isra’ila

Fiye da mako biyu kenan da al’ummar Falasdinu da ke yankin zirin Gaza suka samu kansu cikin hare-haren sojin Isra’ila.Tun kafin wannan rikicin, zirin