Kasashen Waje

Kasashen Waje

An kama mutum 6 da ake zargin ’yan Boko Haram ne a Kamaru

Hukumoni a Kamaru sun tabbatar da kama wasu mutum shida da ake kyautata zaton cewa suna da hannu wajen garkuwa da wasu ‘yan kasar China 10, wanda aka

Kotu ta yanke wa tsohon Shugaban Turkiyya daurin rai-da-rai

A shekaranjiya Laraba ne wata kotun da ke birnin Ankara ta yanke wa tsohon Shugaban kasar Turkiyya, Kenan Ebren da kuma tsohon Kwamandan Sojin Saman k

Fiye da mutum 300 ne cutar Ebola ta kashe a Yammacin Afirka

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta ce yawan mutanen da suka mutu sanadiyyar kamuwa da cutar Ebola a yankin Yammacin Afirka ya karu zuwa 337.Hukumar ta

‘Ba ’Yan al-Shabab ne suka kai harin Kenya ba’

Shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta ya ce ba ’yan kungiyar al-Shabab ba ne suka kai mummunan harin da aka kai garin Mpeketoni, wanda ya yi sanadiyyar

Isra’ila ta zabi sabon shugaba

Majalisar dokokin kasar Isra’ila ta zabi Mista Reuben Riblin a matsayin shugaban kasa wanda  zai maye gurbin Shugaba Shimon Peres.Shekaranjiya La