Kasashen Waje

Kasashen Waje

Mutane dubu 500 ne suka yi kaura daga garin Mosul

Akalla mutane dubu 500 suka fice daga gari na biyu mafi girma a kasar Iraki, Mosul bayan da masu kishin Islama da ke gwagwarmaya da makamai domin kafa

Sojojin Amurka 5 sun mutu a Afghanistan

Sojojin shida ne suka mutu a Afghanistan a wani hari da jirgin saman Amurka ya kai bisa kuskure, wanda shi ne hari mafi muni da ya rutsa da sojin Amur

Iran da Turkiyya za su hada gwiwa don yakar ta’addanci

A wata ziyara mai cike da tarihi da shugaban kasar Iran ya kai kasar Turkiyya, kasashen biyu sun sha alwashin yin aiki tare don kawo karshen ayyukan ’

Firaministan Libya zai yi murabus

Firaministan kasar Libya Ahmad Maiteg ya ce zai yi murabus saboda ya mutunta hukuncin Kotun kolin kasar wadda ta ce zabensa ya saba wa kundin tsarin m

Da alama Shugaba Assad ne zai lashe zaben Siriya

Shugaban kasar Siriya Bashar al-Assad ya kama hanyar samun nasara a zaben da aka gudanar ranar Talata, wanda kuma shi ne zaben farko da ’yan takara su