Yadda John Mahama ya karɓi rantsuwar kama aiki a Ghana
Mahama ya yi alƙawarin daidaita tattalin arziƙin ƙasar da ke cikin wani mawuyacin hali.
Kasashen Waje
Mahama ya yi alƙawarin daidaita tattalin arziƙin ƙasar da ke cikin wani mawuyacin hali.
Mutum 95 ne suka rasu wasu aƙalla 130 suma jikkata a yayin da gine-gine sama da 1,000 suka lalace sakamakon girgizar ƙasar da ta auku a safiyar Talata
A garin Makkah ruwan ya mamaye hanyoyi, lamarin da ya hana jama’a zirga-zirga.
Saudiyya ta wanke tare da sallamar mata ’yan Najeriya da ta tsare su a lokacin aikin Hajjin 2024 kan zargin safarar hodar iblis
Wani ɗan sanda da ke cikin maye ya saki wasu tsararru 13 da ake zargi da fashi da makami domin su yi bikin Sabuwar Shekara.