Kasashen Waje

Kasashen Waje

Sudan ta Kudu ta daga zaben shugaban kasa

Shugaban Sudan ta Kudu Salba Kiir ya ce ya dage zaben da ya shirya gudanar wa a kasar a shekara mai zuwa saboda ya kara ba bangarorin da ke rikici dam

Chadi ta rufe iyakokinta da Jamhuriyar Tsakiyar Afrika

Shugaban kasar Chadi Idriss Deby ya umarci rufe kan iyakokin kasar da Jamhuriyar Tsakiyar Afrika har sai kasar ta kawo karshen rikicin kabilanci da na

Jonathan da Biya sun gana kan Boko Haram a Faransa

Shugaban Goodluck Jonathan na Najeriya ya gana da takwaransa na Kamaru Paul Biya, a kasar Faransa a wani yunkuri na lalubo hanyoyin da za su inganta t

Majalisar dinkin Duniya ta bayyana maboyar madugun ’yan tawayen Uganda

Wani rahotan kwamitin tsaro na Majalisar dinkin Duniya ya ce madugun mayakan kungiyar ’yan tawayen Uganda ta LRA wato Joseph Kony ya na buya ne a wani

’Yan Afirka ta Kudu sun je rumfunan zabe don zaben shugaban kasa

Dubbunnin jama’a ne suka fito don kada kuri’arsu a  zaben da aka gudanar ranar Larabar da ta gabata a kasar Afirka ta Kudu, wanda shi ne karo na