Kasashen Waje

Kasashen Waje

Shugaba Sisi ya lashi takofin ganin bayan kungiyar ’Yan Uwa Musulmi

Shugaban Masar kuma dan takarar neman shugabacin kasa, Mashal Abdul Fattah el-Sisi ya ce kungiyar ’Yan Uwa Musulmi ba za ta yi saura ba, idan ya lashe

Amurka za ta ba ’yan tawayen Siriya ofishin jakadanci a Washington

Gwamnatin Amurka ta ce ta aminta da kungiyar hadakar ’yan tawayen  Siriya wato (Syrian National Coalition SNC) inda ta yi alkawarin gina masu ofi

Yadda wata kabila a Kamaru ke gudanar da bikin mutuwa

Ya danganta da yadda iyalan mamaci suke bin koyarwar addini ko kuma irin tanade-tanaden da al’adun gargajiya wajen gunadar da bukukuwa idan mutum ya m

Duniya ta yi Allah-wadai da hukuncin kisan da aka yanke a Masar

kasahen duniya da kuma kungiyoyin kare hakkin bil’adama na ci gaba da yin Allah-wadai da hukuncin kisan da wata kotun Masar ta zartar ga mutane 683 ra

Nutsewar jirgin Koriya ya sa Firaministan kasar yin murabu

Firaministan Koriya ta Kudu Chung Hong-won ya yi murabus biyo bayan zargin sakaci da ake wa gwamnatinsa a nutsewar wani jirgin ruwan kasar wanda ya nu