Kasashen Waje

Kasashen Waje

An kashe ma’aikatan agaji uku a Jamhuriyar Tsakiyar Afirka

A kalla mutane 22 ne suka rasa rayukansu ciki har da ma’aikatan kungiyar agaji ta likitoci wato (Medecins Sans Frontieres) a garin Nanga Boguila wanda

Ana ci gaba da binciken dalilin nutsewar jirgin Koriya

Hukumomi a kasar Koriya ta Kudu suna ci gaba da binciken dalilin hadarin jirgin ruwan kasar wanda ya nutse a makon da ya wuce, a dai-dai lokacin da ad

Amurka ta karbe wani bene manlakin Iran

kasar Amurka ta karbe wani bene mai hawa 36 da ke birnin New York wanda ta ce manlakin kasar Iran ne kuma kasar na amfani da shi wajen yada manufofint

dan sanda ya kashe wani fursuna a wata kotu da ke Amurka

Wani dan sanda ya harbi wani mutum da ake tuhuma da laifin fashi-da-makami a lokacin zaman wata kotu da ke Amurka bayan da marigayin ya tunkari wani w

Saudiyya za ta gina benen da ya fi kowane tsawo a duniya

A makon gobe ne kasar Saudiyya za ta fara ginin wani bene wanda idan ta kammala ginasa, shi ne zai zama ginin da ya fi kowane tsowo a duniya.Aikin da