Kasashen Waje

Kasashen Waje

Shugaban Uganda ya jagoranci gangamin kin jinin ’yan luwadi da madigo

Shugaban kasar Uganda Yoweri Musebeni ya jagoranci wani bikin gangamin da aka shirya don yin maraba da dokar da ta haramta luwadi da madigo a kasar, i

Kamaru ta cafke mutane 3 da ke da alaka da Boko Haram

A wani samame da jami’an tsaron kasar Kamaru suka kai garin Goulfey mai makwabtaka da kasar Chadi, sun yi sa’ar cafke mutane uku wadanda ake kyautata

’Yan sanda a Kenya sun kama mutane 627 bayan harin gurnet

’Yan sanda a kasar Kenya sun cafke mutane 627, bayan wani harin gurnet da aka kai a gundumar Eastleigh ranar Litinin da ta gabata wanda ya yi sanadiyy

Cutar Ebola na barazana ga kasashen Yammacin Afirka

Rahotanni sun tabbatar da bullar cutar Ebola a Liberia bayan barkewar ta a kasar Guinea mai makwabtaka da ita daga kudu, inda a can aka tabbatar da cu

Rasha ta fara janyewa daga iyakarta da Ukraine

Ministan Tsaron kasar Ukraine ya ce dakarun kasar Rasha sun fara janye wa daga kan iyakokin kasar Ukraine, inda ya danganta janyewar da daukar matakan