Kasashen Waje

Kasashen Waje

…Pakistan ta fara tattaunawar zaman lafiya da Taleban

Shugaba Nawaz Sherrif  na kasar Pakistan ya kaddamar kwamitin mutanen da za su yi tattaunawar zaman lafiya da ’yan tawayen Taleban.Wadanda za su

Sarauniyar Ingila ta hana surukarta sanya dangalallun tufafi

Sarauniyar Ingila, Elizabeth II, ta umarci surukarta Kate Middleton ta daina sanya dangalallun tufaffi, musamman a daidai wannan lokaci da take shirin

Cin hanci da rashawa ya haifar wa Tarayyar Turai asarar Dala biliyan 207 a shekara

Kwamishinar Harkokin Cikin Gida ta Tarayyar Turai, wadda ke da kasashe 28 a cikinta, ta bayyana yadda kungiyar ke yin asarar kudin Yuro biliyan 120 a

Matan da ke auren ’yan Najeriya a Afirka ta Kudu sun kafa kungiya

Matan da ke auren ’yan Najeriya a Afirka ta Kudu sun kafa kungiyar matan auren Najeriya ta UNW, wato Hadaddiyar kungiyar Matan da ke auren ’Yan Najeri

Masar na tuhumar wakilan Aljazeera 20 da aikata ta’addanci

Gwamnatin Masar na tuhumar ’yan jaridar gidan talabijin na Aljazeeera mutum 20 da zama ’yan kungiyar ta’addanci, inda suke yi kokarin raba kan kasa da