Kasashen Waje

Kasashen Waje

Zai zama bakar fata dan sama jannatin farko a 2015

Wani dan Afirka ta Kudu, mai suna Mandla Maseko, ya zama bakar fata na farko da zai fara zama dan sama jannati. Wannan matashi dan shekara 25, mai shi

Mahaifin Sheikh Al-Sudais ya rasu

Mahaifin babban Limamin Masallaci mai alfarma da ke birnin Makkah, kuma shugaban manyan masallatan Makkah da Madina, Sheikh AbdurRahaman Al-Sudais, ya

Yadda mahaukacin kare ya ci naman Musulmi a Afirka ta Tsakiya

Wani mutum da ke yi wa kansa lakabi da mahaukacin kare “Mad dog,” ya bayyana cewa yana cin naman Musulmi don daukar fansa, kan kisan gillar da suka yi

Artabun ’yan sanda da ’yan adawar Ukraine ya kai inda ba za a iya shawo kansa ba – Rasha

Gwamnatin Rasha ta yi gargadin cewa artabumn da ake yi tsakanin ’yan adawa da ’yan sandan kasar Ukraine, ya kai amtsayin dab a za a iya shawo kansa ba

Rashin soyayya da ma’amalar iyali ta haifar da yawan sakin aure a Saudiyya

Rashin iya soyayya da mu’amalar tarawa da iyali ta haifar da sakin aure har dubu da 600, cikin watanni 15, a kasar Saudiyya; kuma an dora mafi yawan a