Kasashen Waje

Kasashen Waje

Mun yi bankwana da ECOWAS babu batun dawowa – Nijar, Mali da Burkina Faso

Ƙasashen uku sun jaddada aniyarsu na ficewa daga ƙungiyar ECOWAS.

An tsige Shugaban Ƙasar Koriya ta Kudu

Majalisar Dokokin ƙasar Koriya ta Kudu ta tsige Shugaba Yoon Suk-yeol saboda dokar sojin da ya sanya, wadda ta haifar da bore a ƙasar

Saudiyya ta shirya Bikin Ranar Larabci a Amurka

Kwalejin Harshen Larabci na Sarki Salman ya shirya taro raya harshen Larabci da al’adun Larabawa a Hedikwatar Majalisar Dinkin Duniya da ke birn

Juyin mulkin Syria: Iran ta tuntubi wadanda suka kifar da Al Assad

An kafa tutar ’yan tawayen kasar Syria a ofishin jakadancin kasar da ke Moscow, babban birnin kasar Rasha, inda Shugaba Bashar Al Assad da aka kifar k

An zaɓi mace ta farko a matsayin Shugabar Ƙasa a Namibiya

An zaɓi Netumbo Nandi-Ndaitwah, a matsayin mace ta farko da ta zama Shugabar Ƙasa a Namibiya.