Kasashen Waje

Kasashen Waje

Yadda aka yi wa Amurka tonon silili kan leken asirinta

  Amurka na fama da tonon silili kan irin ayyukan leken asiri da take gudanarwa a fadin duniya, al’amarin da ya jefa fadar White House cikin tuna

kungiyar kasashen Larabawa ta goyi bayan Saudiyya a kan kin kujerar Majalisar dinkin Duniya

Shugaban kungiyar kasashen Larabawa ta “Arab League,” Nabil al-Arabi ya nuna goyon bayansa kan matsayin da kasar Saudiyya ta dauka na watsi da kujerar

Taron zaman lafiya na Kongo ya watse

Shirin kawo zaman lafiya a tsakanin ’yan tawaye da Gwamnatin Dimokuradiyyar Jamhuriyar Kongo, ya watse, a daidai lokacin da aka kasa cimma matsaya kan

Malaman Saudiyya sun yi zanga-zangar adawa da tukin mata

Manyan malaman addini 150 ne suka yi zanga-zangar adawa da ba mata damar tukin mota, a gaban fadar Sarkin Saudiyya, ranar Talatar da ta gabata. Wasu d

Girgizar kasar Filifins ta ci wuraren tarihin kasar

Muhimman wuraren tarihi da dama sun rushe a sanadiyyar girgizar kasar mafi muni da aka taba yi a tarihin Filifins, don a cewar Shugaban kasar, Benigno