Kasashen Waje

Kasashen Waje

An hana mai wa’azi shiga Makka saboda goyon bayan Mursi na Masar

An hana mashahurin malami mai wa’azi, dan kasar Kuwait shiga garin Makka don yin Umra a kasar Saudiyya, saboda bambancin ra’ayinsa da kasar a kana bin

An jefi hoton Shugaban kasar Taiwan don a kawar da shi daga mulki

Dubban mutanen kasar Taiwan ne suka yi zanga-zangar neman kawar da shugaban kasarsu daga mulki, inda suka yi ta jifar hoton Ma Ying-jeou da takalma. M

Jama’ar Kenya na jimamin harin cibiyar kasuwanci ta Westgate

kwararrun masana kan harkar sarafa nakiya da gurneti da dasa bama-bamai, suna gudanar da bincike a cibiyar hada-hadar kasuwancin westgate ta kasar Ken

Fiye da mutum 200 suka mutu a girgizar kasar Pakistan

Girgizar kasar da aka yi a yankin Baluchistan da ke kasar Pakistan, a kan iyakar kasar da Iran, ya haifar da asarar rayuka fiye da 200, inda gidaujen

Masu adawa da karin kudin mai a Sudan sun kona ofisoshin gwamnati

Masu adawa da karin kudin mai a Sudan sun kona ofisoshin gwamnati, tare da ofisoshin jam’iyya mai mulki ta NCP da ke biranen Khartoum da Omdurman. Mut