Kasashen Waje

Kasashen Waje

ElBaradei zai fuskanci tuhumar cin amanar kasa

Mohamed ElBaradei, tsohon mataimakin Shugaban kasar Masar, a Gwamnatin soja da ta hambarar da Muhammad Mursi, zai fuskanci tuhumar shari’a, bisa laifi

Harin da sojoji ke kai wa masu zanga-zanga a Masar ya rage musu magoya baya

Mutuwar mutum sama da dubu da 200 a farmakin da jami’an tsaron Masar suka kai wa magoya bayan hambararren shugaban Masar Muhammad Mursi, ya rage musu

Gwamnatin Kamaru ta daura yaki da ledoji don kare muhalli

Hukumomin a Kamaru sun daura yaki da ledoji, don haka suka tunatar da manyan ‘yan kasuwa da kuma sauran jama’a cewa ya rage wa’adin watanni bakwai nan

Idan Amurka ta kawar da Al-Assad ba za a kare muradunta ba -Dempsey

Janar Martin Dempsey, Mai bai wa Shugaban Amurka Shawara kan harkokin soja, ya bayyana dalilin da ya sanya Gwamnatin Amurka ta ki kawar da shugaba Bas

An tabbatar wa kasar Kamaru mallakar tsibirin Bakasi

Yarjejeniyar Green Tree ta kawo karshe a ranar 15 ga watan Agustar bana, inda kasar Kamaru ta karbi mallakin tsibirin Bakassi 100 bisa 100. Kuma an ts