Kasashen Waje

Kasashen Waje

Najeriya na cikin kasashen da za su biya kudin garkuwa kafin su shiga Birtaniya

kasar Birtaniya za ta rika karbar kudin garkuwa ga al’ummar kasashen da ta yi wa mulkin mallaka, in data bayyana kasashe shida, wadanda suka hada har

’Yan sanda na tuhumar marubuci ya nuna musu shaidani a jigon labari

Jami’an ’yan sanda, wadanda ke binciken wani marubuci a kasar Uganda, mai suna Norman Tumuhimbise, sun tursasa masa kan lallai ya nuna wanda yake nufi

An rada wa jikan Yarima Charles sunan George

An rada wa jaririn gidan sarautar Birtaniya sunan George Aledander Loui, don haka fada ta bayar da sanarwar za a rika kiransa da sunan Mai martaba Yar

Kisan dan jarida mai kare hakkin masu auren jinsi ya tada kura a Kamaru

Gwamnatin Kamaru tare da wasu kungiyoyi masu kare hakkokin masu auren jinsi (‘yan luwadi da madigo) na yin musayar sakonni masu karo da juna a tsakani

Iyalan Shugaba Mursi za su kai karar sojojin Masar

Iyalan Shugaba Muhammad Mursi, wanda aka hambarar da gwamnatinsa, sun zargi sojojin kasar da yin garkuwa da shi. ’Yarsa, Shaima ta kira wani taron ’ya