Kasashen Waje

Kasashen Waje

Tashe-tashen hankula ke haifar da koma baya –Sultan na Damagaran

Mai martaba Sultan na Damagaram, Alhaji Aboubakar Uomar Sanda, ya yi kira ga al’ummar Najeriya da Nijar da su zauna lafiya da juna a cikin kasashensu,

kasashen duniya sun yi amanna da Rowhani a matsayin sabon shugaban kasar Iran

Shugabannin kasashen duniya sun yi murnar nasarar Hassan Rowhani, wanda ya lashe zaben shugaban kasar da aka gudanar a makon da ya wuce, inda suke sa

Mugabe ya garzaya kotu don a dage zaben Zimbabwe

Shugaban kasar Zimbabwe Mista Robert Mugabe ya garzaya kotu yana neman a dage zaben kasar da mako biyu.Shugaba Mugabe ya nemi babban kotun kasar ta tu

Al’ummar Afirka ta kudu sun dukufa wajen yi wa Mandela addu’a

Al’ummar Afirka ta Kudu sun dukufa wajen yi wa tsohon Shugaban kasa, Nelson Mandela addu’ar neman samun sauki, a lokacin da ya shafe kwanaki yana kwan

Hambararren Shugaban Afirka ta tsakiya ya fice daga Kamaru cikin sirri

Hambararen Shugaban Jamhuriyyar Afrika ta Tsakiya, Francois Bozize, wanda ya dinga zaman gudun hijira a Kamaru ya fice daga kasar, kuma ba a san hakik