Kasashen Waje

Kasashen Waje

Shugaba Mursi ya karrama Ahmadinejad

Limamin Al-Azhar da ke birnin Alkahira, ya bukaci shugaba Mahmoud Ahmadinejad da ya rika mutunta masu bin akidar sunna, ’yan tsirari da ke kasarsa, an

Naira dubu 34 suka rage a asusun ajiyar Gwamnatin Zimbabwe

Ministan kudi na kasar Zimbabwe ya bayana wa manema labarai cewa kudin da ya rage a asusun gwmnatin kasar bai wuce Dala 217, wato daidai da Naira 34,

Sojojin Najeriya ba za su iya fafata yaki a Mali ba -Jaridar Guardian ta Landa

Jaridar The Guardian da ake bugawa a kasar Birtnaiya, ta ruwaito cewa rundunar sojan Najeriya d aaka tura kasar Mali ba su da karfin fafatawa a fagen

Sojojin kungiyar ECOWAS za su kara da ’yan tawayen Mali

Sojojin kungiyar Bunkasa Tattalin arzikin Afirka ta Yamma za su kara da ’yan tawayen kasar Mali.

An yi zanga-zangar adawa da harin jirgi mai sarrafa kansa a Pakistan

Al’ummar kasar Pakistan da ke yankin Waziristan, wato kan iyakar kasar da Afghanistan, sun yi zanga-zangar adawa da hare-haren jirgin yakin Amurka mai