Kasashen Waje

Kasashen Waje

Yaƙin Gaza: Isra’ila ta kashe Falasɗinawa 41,000 ta sa 2.5m gudun hijira a shekara guda

Ɓarnar da aka yi a Zirin Gaza cikin shekara guda na yaƙin ƙungiyar Hamas da ƙasar Isra’ila

Iran ta karrama kwamandan da ya kai wa Isra’ila hari

A ranar Talatar da ta gabata ce rundunar ta harba wasu makamai masu linzami kimanin 200 kan Isra’ila a matsayin ramuwar gayya

Ashe garkuwar ‘Iron Dome’ ta Isra’ila holoƙo ne?

A lokaci guda Iran ta nuna wa duniya cewar garkuwar sararin samaniyar Isara’ila da ake tsoro fanko ne

Iran da Isra’ila: Saudiyya ta gana da shugaban Iran

Iran ta gargaɗi ƙasashen Larabawa cewa duk wadda ta haɗa baki da Isra’ila za ta yaba wa aya zaƙi

An fara shirye-shiryen tsige mataimakin shugaban ƙasar Kenya

Ana zargin mataimakin da goyon bayan zanga-zangar adawa da gwamnatin shugaba William Ruto.