Yaƙin Gaza: Isra’ila ta kashe Falasɗinawa 41,000 ta sa 2.5m gudun hijira a shekara guda
Ɓarnar da aka yi a Zirin Gaza cikin shekara guda na yaƙin ƙungiyar Hamas da ƙasar Isra’ila
Kasashen Waje
Ɓarnar da aka yi a Zirin Gaza cikin shekara guda na yaƙin ƙungiyar Hamas da ƙasar Isra’ila
A ranar Talatar da ta gabata ce rundunar ta harba wasu makamai masu linzami kimanin 200 kan Isra’ila a matsayin ramuwar gayya
A lokaci guda Iran ta nuna wa duniya cewar garkuwar sararin samaniyar Isara’ila da ake tsoro fanko ne
Iran ta gargaɗi ƙasashen Larabawa cewa duk wadda ta haɗa baki da Isra’ila za ta yaba wa aya zaƙi
Ana zargin mataimakin da goyon bayan zanga-zangar adawa da gwamnatin shugaba William Ruto.