Kasashen Waje

Kasashen Waje

Hizbullah: Sojojin Isra’ila sun kutsa cikin kasar Lebanon

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da Isra’ila ta sha alwashin ci gaba da yakar kungiyar Hizbullah

Harin jiragen Isra’ila ba zai kawo karancin mai ba —’Yan Houthi

Kamfanin mai na Houthi ya tabbatar wa mazauna cewa akwai isasshen mai sannan ya umarci masu gidajen mai da kada su rufe su ko su kafara farashi.

Saudiyya ta ƙaddamar da tallafin wata-wata ga Falasɗinawa

Masarautar Saudiyya ta kuma jaddada aniyarta ta tallafa wa al’ummar Falasɗinawa ta kowace fuska

Mossad: Ko hukumar leƙen asirin Isra’ila na neman zama gagara-badau?

Lebanon ta zargi Isra’ila da harin, sannan Hezbollah ta ɗauki alwashin, “mayar da martani.”

Hezbollah ta kai hari hedikwatar leken asirin Isra’ila

Isra’ila ta yi ikirarin kakkabo makami mai linzami da aka harbo daga Lebanon