Kasashen Waje

Kasashen Waje

MDD ta gaza ɗaukar mataki kan yaƙin Gaza —Erdogan

Erdogan ya zargi Isra’ila da mayar da yankin Falasɗinu a matsayin maƙabartar binne mata da ƙananan yara

Gwamnatin sojin Burkina Faso ta ce ta sha daƙile yunƙurin hargitsa ƙasar

Ana zargin Laftanar Kanar Paul-Henri Sandaogo Damiba, wanda aka hambarar da gwamnatinsa a shekarar 2022 ya jagoranci ɓangaren soji na wannan mummmunan

Isra’ila ta kashe sama da mutane 270 a Lebanon

Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran ta bayyana harin na Isra’ila a matsayin ‘rashin hankali’.

Gwabzawa tsakanin Hezbollah da Isra’ila na ta’azzara fargabar bazuwar rikici

Jiragen yakin Isra’ilar sun yi luguden wuta mafi muni tun da ƙasar da kungiyar Hezbollar ta Lebanon suka fara gwabzawa

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan

Ana nuna damuwa game da yiwuwar ɓarkewar zazzabin dengue a Sudan