Kasashen Waje

Kasashen Waje

Rundunar sojin Nijar ta tabbatar da mutuwar jami’anta 12 a harin ’yan ta’adda

A samu karuwar samu ƙaruwar asarar rayukan daga dari 650 da aka samu a lokacin da Bazoum ke shugabantar kasar.

’Yan tawaye sun kai hari makarantar horas da jami’an tsaro a Mali

Masu zuwa Sallar Asuba sun ce karar harbe-harben ta sa sun koma gidajensu

Shugaba Faye ya rusa Majalisar Dokokin Senegal

Rinjiyen ‘yan hamayya a majalisar ya sa yana shan wahala wajen aiwatar da “sauye-sauye masu ma’ana.

Gano gawarwakin Isra’ilawa 6 da aka yi garkuwa da su a Gaza ya tayar da ƙura

Netanyahu bai damu da rayuwar kowa ba, ciki har da fursunonin Isra’ila.

Gobara ta yi ajalin ɗalibai 17 a makarantar firamare a Kenya

Gobara a makarantu ba sabon al’amari ba ne a makarantun kwana a Kenya