Kasashen Waje

Kasashen Waje

Karin haraji: Shugaban Kenya ya janye kudirinsa

Shugaban Kenya ya janye kudirinsa bayan zanga-zangar da aka rasa rayuka

Nijar ta ayyana zaman makokin kwanaki 3 bayan kisan sojojinta 20

Nijar ta sanar da zaman makoki na kwanaki uku, sakamakon kisan sojojin kasar 20 da farar hula guda a yammacin kasar, mai fama da kungiyoyi masu ikirar

Karin haraji: An kashe masu zanga-zangar adawa 13 a Kenya

Za mu mayar da cikakken martani cikin gaggawa sanoda mutane masu hadari ne suka sace zanga-zangar

83% na alhazan bana da suka rasu satar hanya suka yi —Saudiyya

A cikin duk alhzai 10 da suka rasu a yayin aikin Hajji bana, akalla mutum takwas sun je ne ta barauniyar hanya

Za a yi jana’izar alhazan kasar Jordan 41 a Makkah

Ana ci gaba da neman sauran mahajjatan kasar Jordan 22 daga cikin 106 da suka bata a Saudiyya