Karin alhazan Kwara 2 sun rasu a Makkah
Rasuwar Alhaji Salman Muhammad Alade da Hajiya Ayishat Shuaib Ologele, ya kai adadin maniyyantan Kwara da suka rasu a Hajjin bana zuwa hudu.
Kasashen Waje
Rasuwar Alhaji Salman Muhammad Alade da Hajiya Ayishat Shuaib Ologele, ya kai adadin maniyyantan Kwara da suka rasu a Hajjin bana zuwa hudu.
’Yar Jihar Borno ta haifi jariri na farko a lokacin aikin Hajjin na bana, kuma an sanya masa suna Muhammad.
Duk mutanen da ke cikin jirgin saman sun rasu a sakamakon hatsarin.
Hukumomi a ƙasar ba su sake jin ɗuriyar jirgin ba tun bayan tashinsa.
Maharan da ake fargabar sun mamaye ƙauyen, inda suka yi sanadiyyar rasa matsugunan jama’a.