Kasashen Waje

Kasashen Waje

Maniyyatan bana miliyan ɗaya sun isa Saudiyya

NAHCON ta ce maniyyatan Nijeriya 40,696 sun isa kasa mai tsari.

Mutum 62 sun mutu a harin Isra’ila a tsakiyar Gaza

An kawar da ‘yan ta’addar Hamas da yawa a hare-haren da aka kai a cewar dakarun IDF.

Saudiyya ta fara koro alhazai marasa takardar shaidar aikin Hajji

An fara kame da cin tarar N3.9m ga marasa takardar shiadar aikin Hajji a birnin Makkah, Mina, Arafa, Muzdalifa, cibiyoyin tantance alhazai

Sojojin Isra’ila sun kai sabon hari Rafah

Yaƙin da Isra’ila ke yi a Gaza ya shiga rana ta 239, wadda ya kashe aƙalla Falasɗinawa dubu 36,284.

Najeriya ta yi Allah-wadai da ruwan wuta a Gaza

Najeriya ta buƙaci a gaggauta komawa tsarin kiyaye ’yancin ɗan Adam.