Kasuwanci

Kasuwanci

‘Yan Kasuwar Wayoyi na kofar Mata sun nemi tallafin gwamnati

Masu sayar da wayoyin hannu da ke Kasuwar Al-Ihsan a kofar Mata, Kano sun nemi gwamantin jihar ta tallafa musu da jari, kasancewar a yanzu haka da yaw

Gwamnatin Jigawa ta kulla alakar kasuwancin zovo-rodo da kasar Meziko

Gwamnatin Jihar Jigawa ta kulla huldar kasuwanci da kasar Meziko domin yin hada-hadar zovo a tsakaninsu. Hakan ya viyo vayan wata matsala da wasu &rsq

Kudin shigar simintin Dangote ya kai Naira biliyan 805 a shekarar 2017

  Kamfanin siminti na Dangote jiya ya fitar da harkokin  kudin kamfanin na shekarar 2017 wanda ya nuna karuwar cinikin kamfanin daga Naira b

’Yan sanda sun gabatar ”yan ta”adda da ake zargin Sanata Melaye ke daukar nauyinsu

’Yan sanda a jihar Kogi sun gabatar da wasu da ake zargi da aikata laifi wadanda suka yi zargin cewa Sanata Dino Malaye ne ya ke daukar nauyinsu

Wata cuta ta kashe dalibai takwas a Katsina

Wata cuta da ba a gano ta ba ta kashe dalibai takwas a makarantar sakandire ta garin Kurfi da ke Katsina.   Wakilinmu ya gano cewa hukumomin maka