Kasuwanci

Kasuwanci

Tsadar Siminti: Majalisa ta ba Dangote da BUA wa’adi su bayyana a gabanta

Majalisar ta kuma gayyaci Ministan Ma’adanai, Dele Alake, da ya gurfana gaban kwamitin bayan ya kasa bayyana a ranar Talata.

Bankuna za su fara cirar 0.5% daga masu tura kudi ta intanet

Bankin CBN ya umarci bankun su fara cirar wannan haraji nan da makonni biyu masu zuwa

Farashin amfanin gona a kasuwannin Arewa

Farashin hatsi yana bambanta a tsakanin kasuwannin Arewa.

Za mu farfado da masakun Najeriya —Minista

Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirinta na farfado da masaku da nufin bunkasa noman auduka da samar da tufafi da kuma rage dogaro da kayan sakashen waje

Kamfanonin sadarwa na neman ƙara kuɗin kira da na data

Kamfanonin sadarwar sun ce su kaɗai ne ba su yi ƙarin farashi ba wanda ke barazana ga ɗorewar kamfanonin.