Tsadar Siminti: Majalisa ta ba Dangote da BUA wa’adi su bayyana a gabanta
Majalisar ta kuma gayyaci Ministan Ma’adanai, Dele Alake, da ya gurfana gaban kwamitin bayan ya kasa bayyana a ranar Talata.
Kasuwanci
Majalisar ta kuma gayyaci Ministan Ma’adanai, Dele Alake, da ya gurfana gaban kwamitin bayan ya kasa bayyana a ranar Talata.
Bankin CBN ya umarci bankun su fara cirar wannan haraji nan da makonni biyu masu zuwa
Farashin hatsi yana bambanta a tsakanin kasuwannin Arewa.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirinta na farfado da masaku da nufin bunkasa noman auduka da samar da tufafi da kuma rage dogaro da kayan sakashen waje
Kamfanonin sadarwar sun ce su kaɗai ne ba su yi ƙarin farashi ba wanda ke barazana ga ɗorewar kamfanonin.