Kasuwanci

Kasuwanci

Kungiyar Hausa Fasaha ta Karrama ’Yar Jarida a Gombe

Kungiyar Hausa Fasaha ta Makarantar Sakandare Al’umma ta Shehu Abubakar da ke Gombe (Shehu Abubakar Community Secondary School) ta karrama wata

Guragu ’Yan kasuwa na son Ministan Abuja ya samar musu kasuwa

Shugaban gamayyar guragu ’yan kasuwa na birnin Abuja da suka daina bara tuntuni suka rungumi kasuwanci gadan-gadan, Malam Ibrahim Sagir ya roki

Manoma sun koka da jabun magungunan feshi a kasuwanni

Manoma da sauran masu amfani da magungunan feshin kwari da na ciyawa a Jihar Kano sun koka bisa yadda jabun magungunan suke neman mamaye kasuwannin ji

Yadda na zamanantar da harkar sayar da shayi – Shugaban masu shayi

Shugaban kungiyar masu shayi ta kasa Alhaji Shu’aibu Abubakar ya bayyana cewa ya bude wurin sayar da shayi irin na zamani ne, don dada inganta w

Matasan Filato 280 za su amfana da tallafin Babban Bankin Najeriya

Hukumar Bunkasa da Raya Bankuna Karkara ta Jihar Filato (PLASMEDA) ta bayyana cewa ta yi hadin gwiwa  da Babban Bankin Najeriya (CBN) wajen horar