Kasuwanci

Kasuwanci

China za ta ba Najeriya bashin Dala biliyan 6

Kasar China za ta bai wa Najeriya bashin kimanin Dala biliyan shida, domin inganta tsarin gine-gine da abubuwan more rayuwa a kasar.

’Yan kasuwan Sabon Gari sun fara gina shagunansu

’Yan kasurwan da ke Kasuwar Muhammadu Abubakar Rimi da aka fi sani da Kasuwar Sabon Gari a Kano waxanda shagunansu suka qone a gobarar da ta faru a ka

An buxe sabuwar kasuwar ’yan lemu a Jihar Nasarawa

An yi bikin buxe sabuwar kasuwar ’yan lemu ta Mararrabar Gurku, wadda take Qaramar Hukumar Karu a Jihar Nasarawa.

Yadda matashi dan shekara 19 ke kera tankunan man fetur

Isa Ali wanda ake kira “Small,”  wanda saboda karamin jikinsa aka lakaba masa wannan suna lokacin da ya fara koyon aikin yin walda yana da shekar

Kalaman minista Kachikwu kuskure ne – Umaru Dembo

Minista a Ma’aikatar Man Fetur ta kasa Dokta Ibe Kachikwu, ya bayyana cewa za a ci gaba da samun dogayen layuka a gidajen har karshen watan Mayu kuma