Kasuwanci

Kasuwanci

Yadda hukuma ta kama masu gurbata manja

Babbar Kasuwar Potiskum ta shiga cikin rudani sakamakon samame da  Hukumar Tabbatar da Ingancin Abinci da Magunguna ta kasa (NAFDAC) da kuma jami

Sarkin Kano ya yi tsokaci kan darajar Naira

Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na biyu , ya bayyana gamsuwarsa da kamun ludayin gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari.A wata hira ta musamman

Gobara ta ci shaguna a kasuwar Kurmi

Gobara ta ci wasu shaguna biyu a kasuwar Kurmi da ke birnin Kano a ranar Talatar da ta gabata.Kamar yadda wasu rahotanni daga birnin suka bayyana, gob

‘Inganta fiton kaya zai kara wa Najeriya samun kudin shiga’

Aminiya: Me ye za ayi don inganta harkar samun kudin fito a kasar nan a matsayin ka na mai shigo da kayayyaki?Yakamata gwamnatin tarayya ta inganta ha

Ba ma neman bashin kudi daga Bankin Duniya – Ministar Kudi

Ministar Kudi Misis KemiAdeosun ta ce gwamnatin tarayya ba ta mika bukatar neman bashin kudi ga Bankin Duniya da kuma Bankin Raya kasashe na Afirka ba