Kasuwanci

Kasuwanci

Abin da ke kawo cikas ga hakar man fetur a Arewa

Sakamakon yadda ake ta cewa an gano wuraren da ke da arzikin man fetur a Arewa inda a baya-bayan nan Jihar Filato ta shiga sahu, ba tare da kammala ko

Majalisa ta dakatar da karin farashin wutar lantarki

Majalisar Tarayya ta sa baki an dage karin farashin wutar lantarki da zai fara aiki a ranar aiki daga ranar Laraba 1 ga watan Yuli. Shugaban Majalisar

An bude filin jirgin sama na Abuja

A ranar Asabar 27 ga watan Yuni aka sake bude filin jirgin sama na Nnamdi Azikiwe da ke Babban Birnin Tarayya, Abuja. An bude filin jirgin ne a kokari

Gobara ta lakume rumfunan kasuwa a Legas

Wasu ‘yan kasuwa a Legas sun wayi gari cikin alhini bayan gobara ta lakume rumfunansu da tarin dukiyoyinsu na miliyoyin Naira. Mun samu wannan r

NNPC ya yi asarar biliyan 9.5 a cikin wata daya

Kamfanin Mai na Najeriya (NNPC) ya yi asarar naira biliyan 9.5 a hada-hadar mai da iskar gas da ya yi cikin watan Maris, 2020. NNPC ya ce asarar ta ka