Kasuwanci

Kasuwanci

Abin da ke kawo nasara ga dan kasuwa – Wayya 

Wani matashin dan kasuwa a Jihar Katsina kuma mai gidan kifi na Sauki Fish, Alhaji Babangida Wayya Shinkafi ya ce tsare ginshikan kasuwanci ne zai kai

Yadda gobara ke addabar Kasuwar Katako ta Jos

Kasuwar Laranto ko Kasuwar Katako da aka fi kiranta da ke garin Jos fadar Jihar Filato, kasuwa ce da aka kafa kusan shekara 44 da suka gabata. Kasuwar

Masu amfani da layin Glo za su samu kyautar kekunan dinki da Keke Napep a shirin Don Beta

Kamfanin Sadarwa na Globacom, ya fito da shirin bayar da kyaututtuka ga dubban mutanen da suke amfani da layukan wayar kamfanin, inda zai ba su damar

Samar da tashar jirgin kasa a Rigasa alheri ne – ’Yan kasuwa

Wadansu ’yan kasuwa da ke harhar kasuwanci a tashar jirgin kasa ta Rigasa a Karamar Hukumar Igabi a Jihar Kaduna sun bayyana samar da tashar jirgin a

Majalisar Dinkin Duniya ta zabi Dangote da Adesina don jagorantar yaki da rashin abinci mai gina jiki

Majalisar Dinkin Duniya ta nada Alhaji Aliko Dangote Shugaban Rukunin Kamfanonin Dangote da Mista Akinwunmi Adesina Shugaban Bankin Raya Afirka su kas