Kurmi

Kurmi

Sarkin Barebari a Legas ya kwanta dama

Allah Ya yi wa Sarkin Barebarin  Munshin da ke jihar Legas, Mai Saleh Mustafa, rasuwa bayan ya yi fama da jinya ta karamin lokaci a gidan sa da ke yan

An rufe masana’antar da ma’aikata 30 suka harbu da coronavirus

Gwamnatin jihar Oyo ta rufe wata masana’anta a garin Badun, bayan da aka tabbatar ma’akatan ta 30 sun kamu da cutar coronavirus. Gwamnan j

Coronavirus: An sake tsawaita dokar kulle a Ogun

Gwamnan jihar Ogun Dapo Abiodun ya sake tsawaita dokar kulle da mako daya,a yunkurin sa na kare yaduwar annobar coronavirus a jihar. A sanarwar da gwa

‘Yan Sokoto masu coronavirus da aka killace a Oyo sun tsere

Biyu daga cikin  cikin matafiya Sakkwatawa  hudu  da suka kamu da cutar coronavirus a jihar Oyo  sun tsere daga inda aka killace su. A kwanakin baya n

COVID-19: Majinyata kusan 100 sun warke cikin kwana biyu a Legas

Ma’aikatar lafiya ta jihar Legas ta ba da sanarwar karin majinyata 37 da suka warke daga coronavirus. Sanarwar da ma’aikatar ta wallafa a