Kurmi

Kurmi

Sun koka kan yunkurin Gwamnatin Legas na rushe Kasuwar Gatan-Kowa

’Yan kasuwar Gatan-Kowa da ke yankin Abulegba a Jihar Legas sun koka kan yunkurin da gwamnatin jihar ke yi na tashin kasuwar da gidajensu da ke Unguwa

‘Yan sanda sun kama ‘yan kungiyar asiri 86 a Legas

Rundunar ’Yan sandan Jihar Legas ta kama mutum 86 da take zargin ’yan kungiyar asiri ne a yankin Ikorodu da Ijede a wani farmaki da ayarin musamman da

Kungiyar Miyetti Allah ta rabu gida biyu a Jihar Oyo

Al’ummar Fulani a Jihar Oyo suna ci gaba da tayar da jijiyar wuya kan zaben shugabannin Kungiyar Miyetti Allah da aka yi mako biyu da suka wuce, inda

An kafa Amotekun don a tsangwame mu – Fulani Makiyaya

Kungiyar Fulani makiyaya ta Jamunatil Fulbe ta Fulani makiyaya ’yan kasa da ke zaune a jihohin Yamma da Jihar Kwara da ke da hedkwata a Jihar Oyo ta s

EFCC ta kama ’yan yahoo 89 a gidan rawa

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) shiyyar Ibadan ta kama mutum 89 a karshen makon jiya lokacin da jami’anta suka kai samamen ba-z