Kurmi

Kurmi

Magidanci ya kashe ‘ya’yansa biyu a Ebonyi

Ana zargin wani magidanci mai suna Chinasa Ogbaga, wanda ya fito daga al’ummar Egwuagu Okpuitumo da ke Karamar Hukumar Abakaliki a Jihar Ebonyi da yan

Ruwa ya ci yaro a kogi

Ruwa ya ci wani yaro mai suna Christian, wanda dalibi ne a makarantar firamarer  Ibesikpo, a Layin Ambo da ke Kalaba a Karamar Hukumar Kalaba ta Kudu.

Bikin Kirisimeti: ’Yan kasuwa sun koka kan karancin ciniki

A daidai lokacin da ake ci gaba da shagulgulan bikin Kirisimeti kuma ake shirye shiryen shiga sabuwar shekarar 2020 wadansu ’yan kasuwa a Legas sun ko

Yadda na samar wa masu lafiya ayyukan yi – Nakasasshe

Jaridar Aminiya ta zanta da wani matashi nakasasshe a rabin jikinsa ta yadda daya daga cikin hannunwansa bai aiki sosai, mai suna Akinyemi Olalekan, w

’Yan jarida 4 sun rasu a hadarin mota a Akwa Ibom

’Yan jarida hudu da ke aiki a Kamfanin Buga Jaridar The Pioneer mallakar Jihar Akwa Ibom sun rasu nan take a wani mummunan hadarin mota da suka yi a r