Kurmi

Kurmi

Zaben Gwamnan Oyo: Kotu ta yanke hukunci mai rikitarwa 

Kotun Koli za a je domin warware matsalar – Barista Surajo Danbaba   A ranar Litinin da ta gabata ce magoya bayan jam’iyun PDP da APC da lauyoyin

Karuwa ta rasa ranta lokacin da ta dage sai a biyata ladanta

Wata karuwa ta gamu da ajalinta a lokacin da rikici ya barke a tsakaninta da farkanta kan kudin da suka amince zai ba ta, amma ya yi kememe ita kuma t

‘Yan kasuwar Alaba Rago  sun nemi daukin shugabannin Arewa

’Yan kasuwar Alaba Rago da ke Legas sun nemi dauki daga shugabannin Arewa kan yunkurin da suka ce, ana yi na tashinsu daga kasuwar da suka gina fiye d

An kama sojoji 3 da kan zargin fashi da garkuwa da mutane

Rundunar ’Yan sandan Jihar Edo ta kama wadansu sojoji 3 da wadansu farar hula bisa zarginsu da sa hannu a cikin garkuwa da mutane da kuma fashi da mak

An kama mai gidan kangararru a Ibadan tare da ceto mutum 259

’Yan sanda a Jihar Oyo sun kama wani malamin Musulunci Alfa Isma’il Olore, wanda ya mallaki gidan kangararru a birnin Ibadan, inda suka ceto mutum 259