Kurmi

Kurmi

Masu fataucin ganda mai guba sun shiga hannu a Legas

Rundunar ’Yan sandan Jihar Legas ta yi kama wadansu mutum shida da ake zargi da hada-hadar ganda mai guba. Mai magana da yawun Rundunar ’Yan sandan Ji

Iyaye sun sayar da jaririnsu dan kwana uku

Wadansu ma’aurata masu suna Chinonso Anyanwu da matarsa Oluebube Anyawu, sun sayar da jarirnsu namiji tilo a kan Naira dubu 300. Wata majiya ta shaida

Yadda al’ummar Esuk Mba a Kuros Ribas suke ci gaba da cinikin furfure har yanzu

Duk da ce an samu wayewa ta zamani da kuma kudin da kasa ke amfani da su, shekara 59 da samun mulkin kan Najeriya, har yanzu wadansu al’ummomin sassan

Dan fashi ya zargi mahaifinsa kan rashin ba shi tarbiyya

Wani mutum mai suna Adeyemi Morenikeji mai shekara 37, ya fashe da kuka lokacin da yake yi wa ’yan jarida bayani inda ya ce shi ne ya kashe matar tsoh

Wadanda suka yi garkuwa da ‘yar shekara biyu a coci sun shiga hannu

’Yan sanda a Jihar Legas sun yi nasarar kubutar da wata yarinya ’yar shekara biyu da aka sace a wani coci a Tsibirin Wuta da ke Unguwar Agege a Legas.