Kurmi

Kurmi

Sun bukaci sarakunan Jihar Zamfara su gyara tsakaninsu da Ministan Tsaro

Wadansu ’yan asalin Jihar Zamfara da ke zaune a Kurmi sun nuna rashin jin dadinsu kan yadda wadansu sarakunan Jihar  Zamfara a matsayinsu na iyaye mas

Lauyan bogi ya shiga komar ’yan sanda a Ogun

Wani lauyan bogi mai shekara 47 mai suna Balogun Ayodele ya shiga komar ’yan sandan Jihar Ogun bayan da ya ziyarci Kotun Majistare ta Ilaro da ke jiha

Gobara ta kone dakin daliban Sakandaren Sojan Ruwa a Kalaba

Tangardar da ake zargin ta wutar lantarki ce da aka samu a  Makarantar Sakandare ta Sojan Ruwa da ke Akpabuyo, Jihar Kuros Riba a ranar Talatar makon

Za ku iya komawa fadar Olubadan ne idan kun tube rawanin sarautar bogi – Olubadan

Mai martaba Olubadan na Ibadan, Oba Saliu Adetunji ya shaida wa manyan ’yan Majalisar Sarki 8 da hakimai 13 da Gwamnatin Jihar Oyo ta daukaka darajars

Likita ya yi wa mutum 30 tiyata kyauta saboda murnar zaben Buhari

Wani likita mai zaman kansa mai suna Dokta Abayomi Waheed ya cika alkawarin da ya yi na yi wa marasa lafiya talatin aikin tiyata kyauta idan Shugaba B