Kurmi

Kurmi

Rikicin Ojo-Oba bai shafi Hausawa ba – Sakatare Yakubu

Sakataren Kungiyar al’ummar Hausawa Mazauna Oja-Oba a Ibadan, Malam Yakubu Masoyi ya ce rikicin kwanan baya da aka yi kone-konen gidaje da kadarori a

Kwastam ta kama shinkafar fasakwauri da aka voye a coci

A daidai lokacin da Hukumar Kwastam ke zage dantse don dakile ayyukan ’yan fasakwauri, a vangaren masu fasakwaurin suna kara fito da sababbin hanyoyi

Yan sandan Jihar Kuros Riba sun gargadi ’yan siyasa kan yawo da makamai

Rundunar ’Yan sandan Jihar Kuros Riba ta haramta wa duk wani dan siyasa a jihar da kw yawon kamfe yin amfani da  makami ko ’yan daba ko amfani da moto

’Yan Arewa ke kawo kashi 90 na abincin da ake ci a Legas – Sanwo-Olu

Dan takarar Gwamnan Jihar Legas a karkashin Jam’iyyar APC Mista Babajide Sanwo-Olu, ya nanata muhinmmancin da al’ummar  Arewa mazauna jihar suke da it

Shugaban ‘Yan Tumatir na Kasuwar Mil 12 ya rasu

Allah Ya yi wa Shugaban Sashen ’Yan Tumatir na Kasuwar Mil 12 da ke Legas Alhaji Yahuza Bagobiri rasuwa sakamakon hadarin da ya yi a kan babur. Mariga